Header Ads Widget

Yadda za'ariga ma yan takaran shugabanci kasa gwajin Kwakwalwa


      Kungiyan likitocin Nigeria tace  anriga gwajin kwakwalwa ga yan takarkarun Shugabanci kasan mu  Nigeria. 

     Kungiyan ta fayyace hakane a lokacin data ke zantawa da manema labarai kungiyan tabada shawarane ga hukuman zabe takasa wato INEC ga duk wanda zaitsaya takaran shugabanci kasa kho wata mukami daya tabbatar yazi yarci likitocin Kwakwalwa domin a duba lpy shi kafin yafito yakin neman zabe. 

Post a Comment

0 Comments